Babagana Umara Zulum | |||
---|---|---|---|
29 Mayu 2019 - ← Kashim Shettima | |||
Rayuwa | |||
Cikakken suna | Babagana Umara Zulum | ||
Haihuwa | Mafa, 26 ga Augusta, 1969 (55 shekaru) | ||
ƙasa | Najeriya | ||
Ƙabila | Hausawa | ||
Harshen uwa | Kanuri | ||
Karatu | |||
Makaranta |
Jami'ar Maiduguri Jami'ar Ibadan | ||
Matakin karatu |
Digiri a kimiyya Master of Science (en) Doctor in Engineering (en) | ||
Harsuna |
Turanci Hausa Pidgin na Najeriya | ||
Sana'a | |||
Sana'a | Malami da ɗan siyasa | ||
Imani | |||
Addini | Musulunci | ||
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress |
Farfesa Babagana Umara Zulum An haife shi ne a ranar 26 ga watan Agusta, a shekara ta alif dubu daya da dari tara da sittin da tara (1969) Miladiyya.(A.c)a garin Mafa, gwamnan Kuma yan Gungiyan Boko Harama sun sha kai masa hare hare daban daban ammah basa samun nassarah, jihar Borno ne daga shekara ta 2019 (bayan Kashim Ibrahim Shettima).Babagana Umar zulum yakasance gwamna ne jajirtace wanda a bangaren siyasan dimukradiyya da yasa a sawun gaba.[1][2][3]
|title=
(help)