Jami'ar Calabar | |
---|---|
| |
Knowledge for Service | |
Bayanai | |
Suna a hukumance |
University of Calabar |
Iri | jami'a |
Ƙasa | Najeriya |
Laƙabi | Maalabites |
Aiki | |
Mamba na | African Library and Information Associations and Institutions (en) da Ƙungiyar Jami'in Afrika |
Harshen amfani | Turanci |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 1975 |
|
Jami'ar Calabar jami'a ce ta jama'a da ke Calabar, Jihar Cross River, Najeriya. Tana ɗaya daga cikin jami'o'in gwamnatin tarayya na zamani.[1] Jami'ar Calabar ta kasance a harabar Jami'ar Najeriya har zuwa shekara ta 1975.[2] Mataimakiyar shugabar jami'ar ita ce Florence B. Obi. Matsayin DVC (Academic) yana hannun Angela Oyo Ita, yayin da Grace Eno Nta, ita ce DVC (Administration).[3]