Our website is made possible by displaying online advertisements to our visitors.
Please consider supporting us by disabling your ad blocker.

Responsive image


Yankin Arewacin Najeriya

ma haya doki a yanki arewa
Arewacin Najeriya
kayayakin tarihin yanki arewa
Yankin Arewacin Najeriya

Arewacin Najeriya yanki ne mai cin gashin kanta a Najeriya, wacce ta sha bamban da yankin kudancin kasar, Tare da al'adunta na kanta, dangantakar ƙasashen waje da tsarin tsaro. A shekarar 1962 ta mamaye yankin Arewacin Kamaru na Burtaniya, waɗanda suka zaɓi zama a yankin ardin Arewacin Najeriya.[1]

A shekara ta 1967, An kuma raba Arewacin Nijeriya zuwa Jihar Arewa maso Gabas da Jihar Arewa maso Yamma da Jihar Kano da Jihar Kaduna da Jihar Kwara da Jihar Binuwai-Plateau, kowacce da Gwamnan ta.[2]

  1. "Northern States – Arewa House". Retrieved 2021-05-19.
  2. "Northern Region, Nigeria (1960 - 1967)". www.crwflags.com. Retrieved 2021-05-19.

Previous Page Next Page